Duniya
TRT Afirka Labarai
Labarai
Duniya
Kai-tsaye: China ta ce tana fata Kotun ICC za ta yi adalci a shari'ar Isra'ila da Gaza
Yaƙin da Isra'ila ke yi a Gaza, ya shiga rana ta 228 inda aka kashe akalla mutum 35,562 - kashi 70 jarirai ne da yara da mata - an raunata sama da 79,652 yayin da ake fargabar sama da mutum 10,000 na karkashin baraguzan gine-ginen da aka rusa.Duniya
Bayani kan jirgin helikwafta ƙirar Amurka da ya yi hatsari da shugaban Iran Raisi
An yi amannar cewar helikwafta samfurin Bell 212 da ya yi hatsari a arewacin Iran lamarin da ya yi sanadin mutuwar Shugaba Ebrahim Raisi da tawagarsa, ya kai aƙalla shekara 45 da ƙerawa kuma bayanai sun ce rundunar sojin Iran tana da irinsa guda 10.Afirka