Duniya
TRT Afirka Labarai
Labarai
Duniya
Kai-tsaye: Mutanen da Isra'ila ta kashe a Gaza sun kai 34,388
Yaƙin da Isra'ila ta kwashe kwana 204 tana yi a Gaza ya kashe 34,388 Falasɗinawa — kashi 70 daga cikinsu jarirai da ƙananan yara da mata — sannan mutum sama da 77,437 sun jikkata, yayin da ake fargabar mutum 8,400 na ƙarƙashin ɓaraguzan gine-gine.Duniya